Showing posts with label ramadan. Show all posts
Showing posts with label ramadan. Show all posts

Sunday

Ingantaccen Bude Baki Ga Mai Azumi ;>>>>

Yanada kyau mai azumi ya lura da abinda zaiyi bude baki dashi
Bayan tsawon yini guda ba tare da cin abinci ba ga yinwa da kishin ruwa, akwai bukatar mutum ya samu abinci mai rai da lafiya domin bude baki dashi lokacin shan ruwa.
kayan buda baki, azumin bana, ramadan karim

Sai dai kuma yana da kyau mutum yaci abinda zai tsare mashi lafiyar jikinsa. Mun tattaro wasu abubuwa yakamata mutum ya lura dasu yayin shirya bude bakinsa:
Kada kaci abu mai nauyi:

Yanada matukar muhimmanci mutum ya samu miya wacce akayita da ganye da kuma wasu ababen gina jiki kamar kifi ko kwoi. Idan mutum yayi amfani da wannan tabbas jikinsa zai samu sinidarin da ya rasa tsawon yinin sun dawo masa.

KU KARANTA:  RAMADAN KAREEM : AMFANIN GANYEN ALAIYAHU.  

Yi amfani da ‘ya yan itace:
‘Ya yan itace da amfani fiye da misali a jikin dan adam. Don haka bude baki zaiyi kyau idan ka farad a dabino, kankana, lemu, abarba ko wasu daga cikin nau’in ‘ya yan itace. Akwai ruwa a cikinsu da kuma sinidarin karawa jiki kuzari da lafiya.

Shan ruwa:
Mutum ya dauki tsawon yini guda ba tare da ya sha ruwa ba, zai kasance jikinsa na da bukatar ruwa domin maye ruwan da jikin ya rasa. Zaka iya shan asalin ruwa ko kuma jus na ‘ya yan itace wanda babu sukari a cikinsa.

Cin hakikanin abinci:
A nan ba’a so kaci abinda aka soya da mai. A maimakon soyayye ya kasance gasawa akayi ko kuma bararrakawa haka. Bayan ka ci wannan sai ka hada shi da ganyen salad.

Kar a manta da wannan:
Akwai bukatar nau’in abinci dake baiwa jiki karfi. Wadannan sun kunshi shinkafa, dankali, alkama da dai ire-irensu. Jiki na matukar bukatarsu domin suna bashi sinadarai na karin karfi da kuma karko.

SOURCE LEGIT.NG

Monday

WELLCOME TO RAMADAN

WELLCOME TO RAMADAN

Allaah has made fasting Ramadaan and spending its nights in prayer out of faith and in the hope of reward a means of forgiveness of sins, as was proven in al-Saheehayn (al-Bukhaari, 2014; Muslim, 760)

From the hadeeth of Abu Hurayrah according to which the *Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) said: “Whoever fasts Ramadaan out of faith and in the hope of reward, his previous sins will be forgiven.” And al-Bukhaari (2008) and Muslim (174)

also narrated from Abu Hurayrah that the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) said: “Whoever spends the nights of Ramadaan in prayer out of faith and in the hope of reward, his previous sins will be forgiven.”*

The Muslims are unanimously agreed that it is Sunnah to pray qiyaam at night in Ramadaan. Al-Nawawi said that what is meant by praying qiyaam in Ramadaan is to pray Taraweeh, i.e., one achieves what is meant by qiyaam by praying Taraaweeh.

☝ *DON'T FORGET TO SHARE.*  

More stickers