Showing posts with label labaran abin Al'ajabi. Show all posts
Showing posts with label labaran abin Al'ajabi. Show all posts
Thursday

Bidiyo : Wata mata ta kashe mijinta ta yi yunkurin kone gawarsa.
Wani ma'abocin amfani da dandalin sada zumunta ya yada labarin wata mata da ta kashe mijinta sannan ta saka wa gawarsa wuta bayan sun yi wani kazamin fada.
na Facebook
A cewar wanda ya yada labarin, lamarin ya faru ne a jihar Bayelsa, sannan ya kara da cewa lamarin ya jawo hankalin makwabtan ma'auratan wadanda suka kira 'yan sanda. Ya kara da cewa, jami'an 'yan sanda sun zo sun dauki gawar mijin sannan sun tafi da matar.
Ko a kwanakin baya wata Mata ta yi yunkurin Kashe Mijinta Ta Hanyar Burma Masa Wuka A Ciki Saboda Zai Yi Mata Kishiya Ana zargin wata mata mai suna Amina Banaga Maru dake garin Gusau babban birnin jihar Zamfara da niyar hallaka mijinta ta hanyar soka masa wuka a ciki har sau uku.
Lamarin wanda ya auku a RANAR Litinin, 24 ga watan Yuni, bincike ya nuna cewa matar ta yi niyar halaka mijin nata ne saboda tsantsar kishi. Bayanan da muka samu sun tabbatar mana da cewa ana zargin Amina ta yi wa mijin nata wannan danyen aikin ne saboda niyyar da yake da ita na yi mata kishiya.
na Facebook
A cewar wanda ya yada labarin, lamarin ya faru ne a jihar Bayelsa, sannan ya kara da cewa lamarin ya jawo hankalin makwabtan ma'auratan wadanda suka kira 'yan sanda. Ya kara da cewa, jami'an 'yan sanda sun zo sun dauki gawar mijin sannan sun tafi da matar.
Ko a kwanakin baya wata Mata ta yi yunkurin Kashe Mijinta Ta Hanyar Burma Masa Wuka A Ciki Saboda Zai Yi Mata Kishiya Ana zargin wata mata mai suna Amina Banaga Maru dake garin Gusau babban birnin jihar Zamfara da niyar hallaka mijinta ta hanyar soka masa wuka a ciki har sau uku.
Lamarin wanda ya auku a RANAR Litinin, 24 ga watan Yuni, bincike ya nuna cewa matar ta yi niyar halaka mijin nata ne saboda tsantsar kishi. Bayanan da muka samu sun tabbatar mana da cewa ana zargin Amina ta yi wa mijin nata wannan danyen aikin ne saboda niyyar da yake da ita na yi mata kishiya.
GA BIDIYON NAN KASA
Saturday

Yanzu Yanzu: Jirgin sama ya kwace ya shiga jeji yayin sauka a Fatakwal ; Hotuna
Wani jirgin sama na kamfanin Air Peace ya ketare titin sa a filin tashi da saukan jirage na Fatakwal da ke jihar Rivers yayin da ake ruwan sama da bakin kwarya.
A cewar daya daga cikin fasinjan da ke jirgin, lamarin ya faru ne a yayin da jirgin ke sauka a filin saukan jiragen.
Fasinjojin jirgin Air Peace yayin da ake tallafa musu fitowa daga jirgin da ya shige daji a Fatakwal .
DUBA WANNAN : Rikici : Iran ta tarwatsa Jirgin leƙen Asiri na Amurka.
Jirgin ya yi birki a cikin daji kimanin mita 200 daga titin sa. Wani shaidan ganin ido ya ce an fitar da dukkan fasinjojin da ke cikin jirgin an koma da su wurin da ya dace jirgin ya tsaya tun farko.
Fasinjojin jirgin Air Peace yayin da ake tallafa musu fitowa daga jirgin da ya shige daji a Fatakwal Source: legit.ng.
A cewar daya daga cikin fasinjan da ke jirgin, lamarin ya faru ne a yayin da jirgin ke sauka a filin saukan jiragen.
Fasinjojin jirgin Air Peace yayin da ake tallafa musu fitowa daga jirgin da ya shige daji a Fatakwal .
DUBA WANNAN : Rikici : Iran ta tarwatsa Jirgin leƙen Asiri na Amurka.
Jirgin ya yi birki a cikin daji kimanin mita 200 daga titin sa. Wani shaidan ganin ido ya ce an fitar da dukkan fasinjojin da ke cikin jirgin an koma da su wurin da ya dace jirgin ya tsaya tun farko.
Fasinjojin jirgin Air Peace yayin da ake tallafa musu fitowa daga jirgin da ya shige daji a Fatakwal Source: legit.ng.
Monday

Yadda Mohammed Morsi ya yanke jiki ya fadi matacce a kotu
Tsohon shugaban kasar Misra (Egypt), Mohammed Morsi, da sojoji suka yi wa juyin mulki a shekarar 2013, ya mutu a kotu, kamar yadda gidan Talabijin na kasar ya rawaito.
Sashen Turanci na jaridar BBC ya rawaito cewar Morsi ya suma a cikin kotu inda ake tuhumarsa da aikata laifin satar muhimman bayanan sirri (Espionage). Shekarunsa na haihuwa 67.
An hambarar da gwamnatin Morsi bayan shekara daya da hawansa mulki biyo bayan wata zanga-zanga mai zafi.
Tun bayan lokacin yake tsare a kotu.
Morsi ne zababben shugaban kasar Misra na farko, ya hau mulki ne bayan an tursasa tsohon shugaban kasar, Hosni Mobarak, yin murabus.
Bayan an tunkude Morsi daga kan mulki, hukumomin kasar Misra sun shiga farautar magoya bayansa da 'yan kungiyarsa ta 'yan uwa Musulmi (Muslim Brotherhood).
Sashen Turanci na jaridar BBC ya rawaito cewar Morsi ya suma a cikin kotu inda ake tuhumarsa da aikata laifin satar muhimman bayanan sirri (Espionage). Shekarunsa na haihuwa 67.
An hambarar da gwamnatin Morsi bayan shekara daya da hawansa mulki biyo bayan wata zanga-zanga mai zafi.
Tun bayan lokacin yake tsare a kotu.
Morsi ne zababben shugaban kasar Misra na farko, ya hau mulki ne bayan an tursasa tsohon shugaban kasar, Hosni Mobarak, yin murabus.
Bayan an tunkude Morsi daga kan mulki, hukumomin kasar Misra sun shiga farautar magoya bayansa da 'yan kungiyarsa ta 'yan uwa Musulmi (Muslim Brotherhood).
Saturday

Subhanallahi , Yadda wani malami ya rataye kanshi a kano.
Jami'an hukumar 'yan sandan jihar Kano sun bada sanarwar mutuwar wani malamin makaranta, mai suna Femi Oguntumi dake zaune a unguwar Dakata, wanda aka tabbatar da cewa ya kashe kanshi ne.
Har yanzu dai ba a gano dalilin da ya sanya malamin kashe kanshi ba.
Mutumin mai shekaru 40 a duniya, wanda yake ma'aikaci ne a Kwalejin Karish, dake unguwar Kawaji, an iske shi ya rataye kanshi a jikin rufin dakin shi.
KU KARANTA: A Kano: Budurwa ta kashe kanta saboda an saki Mahaifiyarta.
Mai magana da yawun hukumar 'yan sandan jihar, DSP Haruna Abdullahi, ya tabbatarwa da manema labarai faruwar lamarin, ya ce yanzu haka sun kai gawar marigayin asibitin Murtala domin gabatar da bincike akan shi.
Ya kara da cewa jami'an su sun fara gabatar da bincike akan dalilin da yasa Femi ya rataye kanshi.
Ba wannan ne karo na farko da ake samun irin wannan lamari na kisan kai ba, a lokuta da dama akan iske mutum ya sha guba ko ya rataye kanshi, inda wasu suke alakanta hakan da yawan damuwa da kuma bakin talauci da mutane ke fama dashi a wannan lokacin.
Sunayen Tsaffin gwamnonin APC 3 da Buhari zai nada ministoci. https://t.co/vPAU9Jf74h https://t.co/vPAU9Jf74h June 15, 2019 at 09:29AM
— AREWASOUND (@Arewasound) June 15, 2019
Thursday

Kano: Budurwa ta kashe kanta saboda an saki Mahaifiyarta
Wata budurwa mai suna Sadiya Shehu, 'yar shekaru 17 a duniya wacce ke zaune a unguwar Tudun Murtala dake karamar hukumar Nasarawa cikin jihar Kano, ta kashe kanta saboda wani sabani da ya shiga tsakanin mahaifanta, wanda har yayi sanadiyyar rabuwarsu. Sadiya ta rasu bayan ta sha madarar fiya-fiya, wanda yake ajiye a dakin mahaifiyarta saboda kashe sauro da kwari
A yayin da jaridar Aminiya ta kai ziyara gidan da lamarin ya faru a unguwar ta Tudun Murtala, Aminiya ta tarar da dumbin mutane suna tururuwar zuwa gidan don yin jaje ga iyayen yarinyar.
Malam Shehu Lawan shi ne mahaifin marigayiya Sadiya, ya bayyana cewa Sadiya ta kashe kanta ne saboda 'yar karamar malsata da ta shiga tsakaninsa da mahaifiyarta, inda kuma daga baya suka gano bakin zaren a tsakaninsu.
Da jaridar Aminiya ta tambayi Malam Shehu ko an tsayarwa da Sadiya miji, sai ya ce tana da wanda yake nemanta, domin kuwa har yazo sunyi magana kuma yayi alkawarin cewa zai turo magabatansa da zarar mahaifinsa ya dawo daga kasar Saudiyya.
SOURCE LEGIT.NG
A yayin da jaridar Aminiya ta kai ziyara gidan da lamarin ya faru a unguwar ta Tudun Murtala, Aminiya ta tarar da dumbin mutane suna tururuwar zuwa gidan don yin jaje ga iyayen yarinyar.
Malam Shehu Lawan shi ne mahaifin marigayiya Sadiya, ya bayyana cewa Sadiya ta kashe kanta ne saboda 'yar karamar malsata da ta shiga tsakaninsa da mahaifiyarta, inda kuma daga baya suka gano bakin zaren a tsakaninsu.
"Na samu matsala da mahaifiyarta, inda hakan ya batawa Sadiya rai, saboda ta yi ta faman kuka akan wannan matsala dake tsakani na da mahaifiyarta, daga baya naje na rarrasheta akan cewa komai ya wuce munyi sulhu.Duba wannan; Yadda Ake Connecting Na Android Xender Da Computer. : Android Tutorial 2020
"Safiya nayi na fita wurin aiki na bar Sadiya tare da 'yan uwanta a gida. Ina wurin aiki sai aka kirani a waya ake fada mini cewa an wuce da ita asibiti. Likitoci sun yi iya bakin kokarinsu, amma da yake Allah ya kaddara cewa babu sauran kwana ta rigamugidan gaskiya."
Da jaridar Aminiya ta tambayi Malam Shehu ko an tsayarwa da Sadiya miji, sai ya ce tana da wanda yake nemanta, domin kuwa har yazo sunyi magana kuma yayi alkawarin cewa zai turo magabatansa da zarar mahaifinsa ya dawo daga kasar Saudiyya.
Bayani Akan Sabon Starin Startup Nigeria Program 2019 https://t.co/h1MwKnPSwG https://t.co/h1MwKnPSwG June 14, 2019 at 01:21AM
— AREWASOUND (@Arewasound) June 14, 2019
SOURCE LEGIT.NG
Wednesday

Kotu ta yankewa malamin Shi'a hukuncin dauri na shekaru 2 a gidan yari.
Wani malamin akidar Shi'a kuma haifaffen kasar Iran ya yankar wa kansa tikitin zama a gidan Dan Kande yayin da wata kotun kasar Faransa ta yanke masa hukuncin dauri na shekaru biyu bayan sabawa hukumar shige da fice.
Kotun kasar Faransa ta yanke wa malam Muhammad Baraeikechi Ghaleshi hukuncin zaman gidan sarka na tsawon shekaru biyu bayan ta same shi da laifin taimakawaa 'yan ci-rani ketarewa zuwa kasar Ingila ta hanyar kananan jiragen ruwa.
Kazalika kotun ta yankewa wani abokin tarayyar malamin da su ke aikata wannan mummunan harka hukuncin dauri na zama a gidan kaso duk da cewar wa'adin bai kai wanda malamin zai shafe ba wajen bai wa duga-dugan sa hutu.
Bayan gudanar da bincike da sanya idanun lura kan malam Ghaleshi na tsawon watanni kimanin hudu, hukumomin tsaro sun damke shi tare da abokin huldar sa ta aikata wannan babban laifi mai yiwa kowace kasa zagon kasa.
KARANTA KUMA: Duk mai cin kifin ruwan teku ba zai shiga Aljannah ba - In ji wata Malama
Malam Ghaleshi mai shekaru 39 a duniyar kuma malamin akidar Shi'a a birnin Rouen na kasar Faransa ya shiga hannu tare da abokin huldar sa a watan Afrilun da ya gabata bayan kama su da laifin taimakawa 'yan ci-rani masu fafutikar ketarewa zuwa kasar Ingila daga Faransa.
SOURCE LEGIT.NG
Kotun kasar Faransa ta yanke wa malam Muhammad Baraeikechi Ghaleshi hukuncin zaman gidan sarka na tsawon shekaru biyu bayan ta same shi da laifin taimakawaa 'yan ci-rani ketarewa zuwa kasar Ingila ta hanyar kananan jiragen ruwa.
Kazalika kotun ta yankewa wani abokin tarayyar malamin da su ke aikata wannan mummunan harka hukuncin dauri na zama a gidan kaso duk da cewar wa'adin bai kai wanda malamin zai shafe ba wajen bai wa duga-dugan sa hutu.
Bayan gudanar da bincike da sanya idanun lura kan malam Ghaleshi na tsawon watanni kimanin hudu, hukumomin tsaro sun damke shi tare da abokin huldar sa ta aikata wannan babban laifi mai yiwa kowace kasa zagon kasa.
KARANTA KUMA: Duk mai cin kifin ruwan teku ba zai shiga Aljannah ba - In ji wata Malama
Malam Ghaleshi mai shekaru 39 a duniyar kuma malamin akidar Shi'a a birnin Rouen na kasar Faransa ya shiga hannu tare da abokin huldar sa a watan Afrilun da ya gabata bayan kama su da laifin taimakawa 'yan ci-rani masu fafutikar ketarewa zuwa kasar Ingila daga Faransa.
SOURCE LEGIT.NG

Duk mai cin kifin ruwan teku ba zai shiga Aljannah ba - In ji wata Malamar Coci
Ta ce kifayen dake cikin teku suna da alaka da aljannun ruwa.
Wata shahararriyar Fasto ta fito ta bayyana cewa duk mutanen da suke cin kifi sadin baza su taba shiga aljanna ba idan suka mutu.
Shahararriya Faston ta bayyana hakan ne a lokacin da da take gabatar da wa'azi ga mabiyanta, Limamiyar ta kuma bayyana mabiyan nata cewa duk mutanen da suke cin abubuwan da suka fito daga ruwan teku, irinsu kifi da sauransu to baza su taba shiga aljanna ba idan suka mutu.e
A yadda wani bidiyo da yake ta yawo a shafukan sada zumunta ya nuna.
Limamiyar ta bayyana cewa kifi sadin ya fito daga cikin ruwan teku ne saboda haka yana da dangantaka da aljannun cikin teku.
A karshe Faston ta bayyana cewa duk masu cin irin wannan kifi suna bukatar taimako sosai kafin su shiga aljanna.
KU KARANTA: Kwana Casa'in - Kashi Na Tara 9 | Cigaban shiri
Malaman addini dai suna cin karen su babbaka a yankin nahiyar Afirka, inda kowanne yake kokarin nunawa mabiyansa cewa shima yana da wata baiwa ta musamman da Allah ya bashi.
Saturday

Yadda Wani dalibi ya kashe kansa a dalilin sabani da budurwarsa
rikicn da ya kaure tsakaninsa da budurwarsa.
Dalibin mai shekaru 34 ya kashe kansa ne ta hanyar shan maganin kashe kwari wanda aka fi sani da sniper.
Rundunar yan sandan jihar Legas ta tabbatar mana cewa wani dalibi mai shekaru 34 dake karatu a kwalejin kimiyyar kere-kere ta jihar Legas ya kashe kansa bayan samun sabani da masoyiyarsa.
Kakakin rundunar yan sandan jihar Bala Elkana a wani zance da ya fitar a ranar Juma’a ya ce, wannan dalibin dai ya kashe kansa ne ta hanyar shan maganin kwari mai suna ‘sniper’ a gidansa dake shiyyar Eyita a Ikorodu.
KU KARANTA: Yadda Rikici ya barke Tsakanin Matan Kannywood Biyu - Akan Dino Melaye.
Dalibin mai suna Joseph Mayowa yana karantar Hospitality Management ne a kwalejin. Ya kuma mutu ne a safiyar ranar Juma’a.
A cewar Elkana, ofishin yan sandan dake Shagamu sun samu labarin cewa Mayowa ya kwankwadi sniper bayan rashin jituwa ya shiga tsakaninsa da masoyiyarsa mai suna Bolaji Olokodana.
Olokodana, mai shekaru 24 wacce ta kammala karatunta a kwalejin tana tare da mamacin yayin da abin ya faru, a cewar hukumar yan sanda.
An yi kokarin garzayawa da shi asbiti domin a ceto rayuwarsa bayan ita budurwar ta sa tayi ihun neman agaji daga makwabta amma sai dai hakan bai yi wani tasiri ba.
Budurwar tasa ta shaidawa yan sanda cewa sun kwashi tsawon shekara 9 suna soyayya ita da saurayin nata.
Dalibin mai shekaru 34 ya kashe kansa ne ta hanyar shan maganin kashe kwari wanda aka fi sani da sniper.
Rundunar yan sandan jihar Legas ta tabbatar mana cewa wani dalibi mai shekaru 34 dake karatu a kwalejin kimiyyar kere-kere ta jihar Legas ya kashe kansa bayan samun sabani da masoyiyarsa.
Kakakin rundunar yan sandan jihar Bala Elkana a wani zance da ya fitar a ranar Juma’a ya ce, wannan dalibin dai ya kashe kansa ne ta hanyar shan maganin kwari mai suna ‘sniper’ a gidansa dake shiyyar Eyita a Ikorodu.
KU KARANTA: Yadda Rikici ya barke Tsakanin Matan Kannywood Biyu - Akan Dino Melaye.
Dalibin mai suna Joseph Mayowa yana karantar Hospitality Management ne a kwalejin. Ya kuma mutu ne a safiyar ranar Juma’a.
A cewar Elkana, ofishin yan sandan dake Shagamu sun samu labarin cewa Mayowa ya kwankwadi sniper bayan rashin jituwa ya shiga tsakaninsa da masoyiyarsa mai suna Bolaji Olokodana.
Olokodana, mai shekaru 24 wacce ta kammala karatunta a kwalejin tana tare da mamacin yayin da abin ya faru, a cewar hukumar yan sanda.
An yi kokarin garzayawa da shi asbiti domin a ceto rayuwarsa bayan ita budurwar ta sa tayi ihun neman agaji daga makwabta amma sai dai hakan bai yi wani tasiri ba.
Budurwar tasa ta shaidawa yan sanda cewa sun kwashi tsawon shekara 9 suna soyayya ita da saurayin nata.
“ Ta ce mamacin na yawan bugunta da zarar wani abu ya hada su. Fada ne ya kaure tsakaninsu sai ita kuma tayi kokarin bar masa dakin da suke ciki zuwa wani dakin domin ta takaita aukuwar rikicin.
“ Dawowarta ke da wuya dakin da ta bar shi saurayin nata sai ganin shi tayi rike da kwalbar sniper ya riga da kurbe abinda ke ciki.” A cewar Elkana.
Tips to Growth Your Hair Faster - 1inch in a Week https://t.co/ODiJs2ISpN https://t.co/ODiJs2ISpN May 31, 2019 at 08:38PM— AREWASOUND (@Arewasound) May 31, 2019
Friday

Yadda Rikici ya barke Tsakanin Matan Kannywood Biyu - Akan Dino Melaye
Duka 'yan matan sun yiwa Sanatan waka da fasta ta siyasa sun kai masa, inda ya dauki hoto da kowaccen su.
Wani rikici da ya barke tsakanin matan Kannywood guda biyu Teema Makamashi da Fati Mohammed, inda suke rikici akan Sanatan jihar Kogi ta Yamma Sanata Dino Melaye.
Rikicin ya samo asali ne lokacin da Teema Makamashi take gargadin Fati Mohammed akan kwaikwayenta da tayi wurin yiwa Sanatan waka.
Wata sabuwa: Rikici ya barke tsakanin matan Kannywood biyu akan soyayyar Sanata Dino Melaye
Ga abinda Teema Makamashi ta rubuta a shafinta na Instagram:
"Keda samun soyayyarsa sai dai ki gani daga nesa"
Tauraruwar Teema Makamashi wacce ita ce ta fara yiwa Sanata Dino Melaye waka, tayi wannan habaicin ne ga Fati Mohammed wacce ta kwafeta.
KU KARANTA: Bidiyo da hotuna : Bikin shan rantsuwar shugaban kasa da mataimakinsa.
Teema tayi rubutun ne a shafinta na Instagram inda ta cigaba da cewa, "Ga wani sabon salon shima idan zaki yi, banda waka, tunda kome nayi sai kinyi, kina tare da bakar wahala indai ni zaki dinga kwaikwaya."
Tauraruwar ta saka hoton fastar siyasa da tayi wa Sanatan a shafinta na Instagram a lokacin da tayi wadancan habaicin.
An ga Fati Mohammed ta yiwa Sanata Dino Melaye waka da kumaa fasta ta siyasa.
SOURCE LEGIT.NG
Wani rikici da ya barke tsakanin matan Kannywood guda biyu Teema Makamashi da Fati Mohammed, inda suke rikici akan Sanatan jihar Kogi ta Yamma Sanata Dino Melaye.
Rikicin ya samo asali ne lokacin da Teema Makamashi take gargadin Fati Mohammed akan kwaikwayenta da tayi wurin yiwa Sanatan waka.
Wata sabuwa: Rikici ya barke tsakanin matan Kannywood biyu akan soyayyar Sanata Dino Melaye
Ga abinda Teema Makamashi ta rubuta a shafinta na Instagram:
"Keda samun soyayyarsa sai dai ki gani daga nesa"
Tauraruwar Teema Makamashi wacce ita ce ta fara yiwa Sanata Dino Melaye waka, tayi wannan habaicin ne ga Fati Mohammed wacce ta kwafeta.
KU KARANTA: Bidiyo da hotuna : Bikin shan rantsuwar shugaban kasa da mataimakinsa.
Teema tayi rubutun ne a shafinta na Instagram inda ta cigaba da cewa, "Ga wani sabon salon shima idan zaki yi, banda waka, tunda kome nayi sai kinyi, kina tare da bakar wahala indai ni zaki dinga kwaikwaya."
Tauraruwar ta saka hoton fastar siyasa da tayi wa Sanatan a shafinta na Instagram a lokacin da tayi wadancan habaicin.
An ga Fati Mohammed ta yiwa Sanata Dino Melaye waka da kumaa fasta ta siyasa.
SOURCE LEGIT.NG
Hotuna : Shugaba buhari yayin sallar jumu'a Yau A Saudiyya. https://t.co/mqVp8dYqhK https://t.co/mqVp8dYqhK May 31, 2019 at 05:07PM
— AREWASOUND (@Arewasound) May 31, 2019
Saturday

Ya kashe mahaifinsa saboda ya hana shi Fita Yawo
Saurayin ya yi amfani da addar da mahaifin ya dauko don tsorata shi ya farke mishi ciki
Hukumar 'yan sandan jihar Ogun ta kama wani matashi mai suna Babatunde Olagesin, da laifin kashe mahaifinsa, mai suna Taiwo Olagesin, inda ya yi amfani da adda, bayan sun samu sabani tsakaninsu a yankin Ijoko da ke jihar ta Ogun, ranar Litinin 6 ga watan Mayu.
A rahoton da muka samu, rikcin ya samo asali lokacin da Babatunde ya bukaci mahaifin nasa akan cewa yana s yaje Oshodi da misalin karfe 6 na safiyar ranar, mahaifin nashi ya hana shi fita daga gidan, inda ya ce mishi yana so suje unguwa tare.
Mahaifin ya rufe kofar gidan domin kada 'dan ya fita. Hakanne ya jawo rikici tsakanin su, inda suka kaure da fada. Hakan ya sanya mahaifin dauko adda domin ya tsorata dan nashi, shi kuma a kokarin da yake na ganin ya kwace addar daga hannun mahaifin nasa, sai yayi amfani da addar ya cakawa mahaifin nasa a ciki.
KU KARANTA: Dandalin Kannywood: Dalilin da ya sa nake auri-saki | Adam Zango
Mun samu rahoton cewa, makwabtansu ne suka sanar da hukumar 'yan sanda faruwar lamarin, inda a take jami'an 'yan sandan suka kama Babatunde.
A lokacin da yake tabbatar da faruwar lamarin, jami'in hulda da jama'a na hukumar 'yan sandan jihar DSP Abimbola Oyeyemi, ya ce nan ba da dadewa ba za su kai mai laifin zuwa kotu.
SOURCE LEGIT.NG
Hukumar 'yan sandan jihar Ogun ta kama wani matashi mai suna Babatunde Olagesin, da laifin kashe mahaifinsa, mai suna Taiwo Olagesin, inda ya yi amfani da adda, bayan sun samu sabani tsakaninsu a yankin Ijoko da ke jihar ta Ogun, ranar Litinin 6 ga watan Mayu.
A rahoton da muka samu, rikcin ya samo asali lokacin da Babatunde ya bukaci mahaifin nasa akan cewa yana s yaje Oshodi da misalin karfe 6 na safiyar ranar, mahaifin nashi ya hana shi fita daga gidan, inda ya ce mishi yana so suje unguwa tare.
Mahaifin ya rufe kofar gidan domin kada 'dan ya fita. Hakanne ya jawo rikici tsakanin su, inda suka kaure da fada. Hakan ya sanya mahaifin dauko adda domin ya tsorata dan nashi, shi kuma a kokarin da yake na ganin ya kwace addar daga hannun mahaifin nasa, sai yayi amfani da addar ya cakawa mahaifin nasa a ciki.
KU KARANTA: Dandalin Kannywood: Dalilin da ya sa nake auri-saki | Adam Zango
Mun samu rahoton cewa, makwabtansu ne suka sanar da hukumar 'yan sanda faruwar lamarin, inda a take jami'an 'yan sandan suka kama Babatunde.
A lokacin da yake tabbatar da faruwar lamarin, jami'in hulda da jama'a na hukumar 'yan sandan jihar DSP Abimbola Oyeyemi, ya ce nan ba da dadewa ba za su kai mai laifin zuwa kotu.
SOURCE LEGIT.NG
— AREWASOUND (@Arewasound) May 16, 2019
Sunday

Top 5 animal that has the longest life span.
1 - IMMORTAL JELLYFISH
Jellyfish said to be "Biologically immortal" which means that if their body starts to deteriorate with age or damage then it has the ability to regenerate itself.
Jellyfish Are the oldest multi-organ Animal, Wandering in the seas for over 700 million years
2 - GREENLAND SHARK
The green land shark lives so long because they grow very slowly.
They grow about 1cm per year and rich maturity at 100 years old age.
3- BOWHEAD WHALE
Bowhead whales are uniquely adapted to living all year round in the arctic ocean.
They Spending Much of their time under the seas ice.
Bowhead whales live about 400years long.
4 - GALAPAGOS GIANT TORTOISE.
They can sleep Nearly 16hour a day, They slow metabolism And the ability to take on large volumes of water help them to survive for Up to a year without eating or drinking.
Galapagos giant tortoise takes up to 150 years alive.
5 - OCEAN QUAHOG.
Some collected specimens have been calculated to be more than 400 years old.
These animals show exceptional longevity with the highest reported age for about 507 years old ages.
Jellyfish said to be "Biologically immortal" which means that if their body starts to deteriorate with age or damage then it has the ability to regenerate itself.Jellyfish Are the oldest multi-organ Animal, Wandering in the seas for over 700 million years
2 - GREENLAND SHARK
The green land shark lives so long because they grow very slowly.
They grow about 1cm per year and rich maturity at 100 years old age.
3- BOWHEAD WHALE
Bowhead whales are uniquely adapted to living all year round in the arctic ocean.
They Spending Much of their time under the seas ice.
Bowhead whales live about 400years long.
4 - GALAPAGOS GIANT TORTOISE.
They can sleep Nearly 16hour a day, They slow metabolism And the ability to take on large volumes of water help them to survive for Up to a year without eating or drinking.
Galapagos giant tortoise takes up to 150 years alive.
5 - OCEAN QUAHOG.
Some collected specimens have been calculated to be more than 400 years old.
These animals show exceptional longevity with the highest reported age for about 507 years old ages.
THESE ARE THE ANIMALS THAT HAVE LONG LIVE.
Friday

Yanzu Yanzu: Yakubu Gowon ya yanke jiki ya fadi a wajen jana’iza a jihar Delta
Janar Yakubu Gowon, tsohon Shugaban kasar Najeriya ya yanke jiki ya fadi a lokacin jana’izan Manjo Janar David Akpodiete Ejoor a garin Ovwor-Olomu, karamar hukumar Ughelli ta kudu da ke jihar Delta.
Lamarin ya afku ne a gefen kabarin yayinda ake jawabi a jana’izar.
Wasu manayan sojoji sun yi gaggawan daukar tsohon Shugaban kasar zuwa wani rumfa na mussamman da aka tanada domin agajin gaggawa yayinda Gwamna Arthur Ifeanyi Okowa da Cif James Onanefe Ibori, tsohon gwamnan jihar Delta suka koma wajen don tabbatar da farfadowarsa.
Nan take aka turo motocin daukar marasa lafiya na jihar Delta zuwa gaban rumfar esaboda koda lafiyar tsohon Shugaban zai ci gaba da tabarbarewa.
KU KARANTA KUMA: Ba zan iya komawa kauyenmu ba saboda matsalar tsaro –Cewar wani dan majalisa -
Bayan dan wani lokaci sai aka gano Cif James Onanefe Ibori da Gwamna Arthur Ifeanyi Okowa na fitowa daga rumfar na mussaman, wanda hakan ya nuna cewa tsohon Shugaban kasar ya farfado
Lamarin ya afku ne a gefen kabarin yayinda ake jawabi a jana’izar.
Wasu manayan sojoji sun yi gaggawan daukar tsohon Shugaban kasar zuwa wani rumfa na mussamman da aka tanada domin agajin gaggawa yayinda Gwamna Arthur Ifeanyi Okowa da Cif James Onanefe Ibori, tsohon gwamnan jihar Delta suka koma wajen don tabbatar da farfadowarsa.
Nan take aka turo motocin daukar marasa lafiya na jihar Delta zuwa gaban rumfar esaboda koda lafiyar tsohon Shugaban zai ci gaba da tabarbarewa.
KU KARANTA KUMA: Ba zan iya komawa kauyenmu ba saboda matsalar tsaro –Cewar wani dan majalisa -
Bayan dan wani lokaci sai aka gano Cif James Onanefe Ibori da Gwamna Arthur Ifeanyi Okowa na fitowa daga rumfar na mussaman, wanda hakan ya nuna cewa tsohon Shugaban kasar ya farfado
Monday

Ke Duniya : Yadda wani matashi ya kashe mahaifinsa ya babbaka gawarsa
Wani matashi dan shekara 24 mai suna Abuchi Onuorah ya kashe mahaifinsa mai shekaru 65, Onyiauke Onuorah, sa’annan ya kona gawarsa kurmus a kauyen Nando dake cikin karamar hukumar Anambra ta gabas, cikin jahar Anambra.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wani dangin Onuorah ya bayyana cewa Abuchi ya bi mahaifinsa har cikin daki ne inda ya kashe akan zargin shine yayi dalilin mutuwar mahaifiyarsu mai shekaru 51, Okwundu Onuorah.
KU KARANTA: Yanzu-Yanzu : Abba Kabir Yusuf ya ziyarci Dahiru Dahiru Bauchi (Hotuna)
“Iyalan suna zargin mahaifin yayi amfani da tsafe tsafe ne wajen daura ma matarsa wani irin cuta da aka kasa gane kansa, kawai don ta halarci sunan diyarsu data haihu, alhali shi kuma ya umarceta da kada ta kuskura ta halarci bikin sunan.
“Har ma ya gargadeta da cewa idan har ta halarci sunan, ba zata dawo da rai ba, ita kuma tayi gaban kanta, ta tafi sunan, akan hanyarta ta zuwa taron sunan ne ciwo ya kamata, inda ta rasu bayan kwanaki biyu, sai dai kafin ta mutu sai da shaida ma yayanta alwashin da mahaifinsu ya dauka akanta.
Sai dai abinka da wanda yayi laifi, bai tsaya wata wata bay a ranta ana kare, ya gudu daga kauyen, amma shugaban kauyen, Uja Egwu ya bayyana cewa sun kai kararsa ga ofishin Yansandan dake yankin, amma kaakakin Yansandan jahar Anambra, Haruna Muhammad yace bashi da masaniya game da lamarin.
MAJIYA LEGIT. NG
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wani dangin Onuorah ya bayyana cewa Abuchi ya bi mahaifinsa har cikin daki ne inda ya kashe akan zargin shine yayi dalilin mutuwar mahaifiyarsu mai shekaru 51, Okwundu Onuorah.
KU KARANTA: Yanzu-Yanzu : Abba Kabir Yusuf ya ziyarci Dahiru Dahiru Bauchi (Hotuna)
“Iyalan suna zargin mahaifin yayi amfani da tsafe tsafe ne wajen daura ma matarsa wani irin cuta da aka kasa gane kansa, kawai don ta halarci sunan diyarsu data haihu, alhali shi kuma ya umarceta da kada ta kuskura ta halarci bikin sunan.
“Har ma ya gargadeta da cewa idan har ta halarci sunan, ba zata dawo da rai ba, ita kuma tayi gaban kanta, ta tafi sunan, akan hanyarta ta zuwa taron sunan ne ciwo ya kamata, inda ta rasu bayan kwanaki biyu, sai dai kafin ta mutu sai da shaida ma yayanta alwashin da mahaifinsu ya dauka akanta.
“Don haka a ranar data mutu sai guda daga cikin yayanta Abuchi ya sheka dakin mahaifinsu a guje dauke da adda, inda ya sassarashi, sa’annan ya watsa masa fetir ya banka masa wuta bal! bal!.” Inji shi.
Sai dai abinka da wanda yayi laifi, bai tsaya wata wata bay a ranta ana kare, ya gudu daga kauyen, amma shugaban kauyen, Uja Egwu ya bayyana cewa sun kai kararsa ga ofishin Yansandan dake yankin, amma kaakakin Yansandan jahar Anambra, Haruna Muhammad yace bashi da masaniya game da lamarin.
MAJIYA LEGIT. NG
Thursday

Soyayya batayi rana ba : Rikicin masoya ya Aika wani saurayi har lahira.
Wani matashi dan shekara 29 dake aikin tuka kwale-kwale a jahar Bayelsa, Alabo Enai ya hallaka kansa sakamakon bakin ciki daya turnukeshi bayan samun wani dan sabani tsakaninsa da budurwarsa Blessing.
Majiyarmu ta ruwaito matashi Alabo dan haifaffen karamar hukumar Brass a jahar Bayelsa sun samu matsala ne da budurwarsa Blessing yar kabilar Ologbobiri a karamar hukumar Ijaw ta kudu, wanda hakan ta kai ga alakarsu tana tangal-tangal.
KU KARANTA: Radadin Talauci : Wani mutum ya bankawa kansa wuta...
Duk kokarin da matashin saurayin yayi na shawo kan budurwarsa yaci tura, wanda hakan yayi sanadiyyar kashe kansa inda yayi amfani da ragar kama kifi ya daure wuyarsa daga saman bishiya, ma'ana dai ya rataye kansa, abin mamaki kuma wannan budurwa Blessing ce ta gano gawarsa a rataye.
Wani ganau ya bayyana cewa "Cikin kankanin lokaci jama"a suka taru suna kallon gawar matashin, sun mamakin dalilin da yasa ya hallaka kansa, ga shi kuma bai bar wani sako ko wata wasika ba, badurwar ta bayyana cewa sun samu matsala da saurayin nata watakila hakan ne yasa ya aikita wannan danyen hukunci.
Ita ma budurwa tayi karin haske kamar haka “Matsalar da ta faru tsakanin mu itace na fada masa ina son zan koma garinmu a kudancin Ijaw, shi kuma ya nuna bai amince da hakan ba, amma da na fahimci ranshi ya baci sai na hakura muka cigaba da zama tare, a wannan ranar daya mutu sai da nace masa yazo mu tafi wasan Easter, amma sai yaki, yace na tafi kawai.”
MAJIYA LEGIT.NG
Friday

A karon farko an yiwa wasu birai dashen kwakwalwar Dan-Adam
Kungiyoyin kare hakkin dabbobi na duniya sun nuna hakan da aka yi bai kamata ba saboda birai din su ma suna jin zafi
Har ya zuwa yanzu birai ba su kwace duniyar nan ba. A karon farko, masana a fannin kimiyya sun sanya kwayoyin kwakwalwar dan adam a cikin birai.
Masu binciken na kasar China sun yi amfani da kwakwalwar biri don daukar kwayoyin hallittun MCPH1, abin da suka yi imani da shi shine yana taka muhimmiyar rawa wajen bunkasa kwakwalwar dan Adam.
Masanan sunce biri ya fi dacewa wurin yin gwajin basira kuma ya fi sauri fiye da biran da suke daji, sannan kuma kwakwalwarsu ta fi daukar lokaci wajen bunkasa, kamar kwakwalwar mutum. Amma kuma duk da haka, kwakwalwarsu ba ta kara girma.
An sanya wa biri kwakwalwar mutum
Birai biyar ne suka haye bayan an kammala gwajin. Amma masu bincike sun ce gwajin bai saba wa dokokin kimiyya ba saboda kwayoyin halittan birai jinsin Macaque sun bambanta sosai da na mutane.
Da yawa ba su gamsu ba. RSPCA, wata kungiyar kula da hakkin dabbobi da ke kasar Birtaniya ta ce, "Birai dabbobi ne da suke jin zafi da damuwa. Kuma su na amfani da su wajen gwaje-gwajen da suka shafi dan Adam."
KU KARANTA: Jerin mutanen da sojoji suka kashe yayin kai hari akan "yan ta'adda ; Cewar Sarakunan zamfara.
An gudanar da binciken ne don gano yadda kwakwalwar dan Adam ke kara girma da bunkasa idan aka kwatanta da birai, wadanda suke da kashi 98 na kwayoyin halittun dan Adam.
Don haka masana kimiiyya suna so su gano wadanne kwayoyin halittu ne za su kara mana hazaka.
WATCH THE VIDEO
SOURCE : LEGIT. NG
Har ya zuwa yanzu birai ba su kwace duniyar nan ba. A karon farko, masana a fannin kimiyya sun sanya kwayoyin kwakwalwar dan adam a cikin birai.
Masu binciken na kasar China sun yi amfani da kwakwalwar biri don daukar kwayoyin hallittun MCPH1, abin da suka yi imani da shi shine yana taka muhimmiyar rawa wajen bunkasa kwakwalwar dan Adam.
Masanan sunce biri ya fi dacewa wurin yin gwajin basira kuma ya fi sauri fiye da biran da suke daji, sannan kuma kwakwalwarsu ta fi daukar lokaci wajen bunkasa, kamar kwakwalwar mutum. Amma kuma duk da haka, kwakwalwarsu ba ta kara girma.
An sanya wa biri kwakwalwar mutum
Birai biyar ne suka haye bayan an kammala gwajin. Amma masu bincike sun ce gwajin bai saba wa dokokin kimiyya ba saboda kwayoyin halittan birai jinsin Macaque sun bambanta sosai da na mutane.
Da yawa ba su gamsu ba. RSPCA, wata kungiyar kula da hakkin dabbobi da ke kasar Birtaniya ta ce, "Birai dabbobi ne da suke jin zafi da damuwa. Kuma su na amfani da su wajen gwaje-gwajen da suka shafi dan Adam."
KU KARANTA: Jerin mutanen da sojoji suka kashe yayin kai hari akan "yan ta'adda ; Cewar Sarakunan zamfara.
An gudanar da binciken ne don gano yadda kwakwalwar dan Adam ke kara girma da bunkasa idan aka kwatanta da birai, wadanda suke da kashi 98 na kwayoyin halittun dan Adam.
Don haka masana kimiiyya suna so su gano wadanne kwayoyin halittu ne za su kara mana hazaka.
WATCH THE VIDEO
SOURCE : LEGIT. NG
Tuesday

Yadda aka kama wasu mutane 3 yayin da suke yunkurin tono gawa daga kabari
Rundunar 'yan sanda ta gurfanar da wasu mutane uku a gaban alkalin kotun Majistare da ke zamanta a Iyaganku a ranar Talata inda ake zarginsu da yunkurin hakko wata gawa daga kabarin domin su yanke sassan jikin ta.
'Yan sandan suna tuhumar Tayo Badmus mai shekaru 34; Adeleke Ridwan mai shekaru 20 da Saheed Akorede mai shekaru 41 duk mazauna garin Apata da ke Ibadan da aikata laifuka biyu na hadin baki da yunkurin hako gawa.
Jami'in dan sanda mai shigar da kara, ASP Amos Adewale ya shaiwa kotu cewa wadanda ake zargin sun hada baki ne sun aikata laifin a ranar 19 ga watan Maris misalin karfe 1:15 na dare a Alapata da ke Apata a Ibadan.
DUBA WANNAN: Lokacin zafi :Shin ko Ka San Cutar Sankarau?.
'Yan sanda sun gurfanar da mutune 3 da aka kama suna hakko gawa
Adewale ya ce wadanda ake zargin sunyi yunkurin hako wata gawa da ake birne a unguwar da niyyar su yanke sassan jikin ta amma aka kama su.
Ya ce mutanen unguwan ne suka cafke su kuma suka mika su hannun 'yan sanda.
Ya ce laifin ya sabawa sashi na 516 da 508 kuma sashi na 509 da dokar masu aikata laifi na jihar Oyo, 2000 ya tanadar da hukuncin wanda aka samu da irin wannan laifin.
Top3
Sai dai wadanda ake zargin sun ce ba su aikata laifin ba.
Alkalin kotun, Mr Emmanule Idowu ya bayar da belin wadand ake zargin a kan kudu N100,000 kowannen su tare da gabatar da wadanda za su karbi belinsu.
Idowu ya ce dole wadanda za su karbi belinsu su kasance ma'aikatan gwamnati da kuma mutumin da ke da aiki kwakwara.
Ya dage cigaba da sauraron karar zuwa ranar 15 ga watan Yuli kamar yadda kamfanin dillancin labarai NAN ta ruwaito.
SOURCE LEGIT. NG
'Yan sandan suna tuhumar Tayo Badmus mai shekaru 34; Adeleke Ridwan mai shekaru 20 da Saheed Akorede mai shekaru 41 duk mazauna garin Apata da ke Ibadan da aikata laifuka biyu na hadin baki da yunkurin hako gawa.
Jami'in dan sanda mai shigar da kara, ASP Amos Adewale ya shaiwa kotu cewa wadanda ake zargin sun hada baki ne sun aikata laifin a ranar 19 ga watan Maris misalin karfe 1:15 na dare a Alapata da ke Apata a Ibadan.
DUBA WANNAN: Lokacin zafi :Shin ko Ka San Cutar Sankarau?.
'Yan sanda sun gurfanar da mutune 3 da aka kama suna hakko gawa
Adewale ya ce wadanda ake zargin sunyi yunkurin hako wata gawa da ake birne a unguwar da niyyar su yanke sassan jikin ta amma aka kama su.
Ya ce mutanen unguwan ne suka cafke su kuma suka mika su hannun 'yan sanda.
Ya ce laifin ya sabawa sashi na 516 da 508 kuma sashi na 509 da dokar masu aikata laifi na jihar Oyo, 2000 ya tanadar da hukuncin wanda aka samu da irin wannan laifin.
Top3
Sai dai wadanda ake zargin sun ce ba su aikata laifin ba.
Alkalin kotun, Mr Emmanule Idowu ya bayar da belin wadand ake zargin a kan kudu N100,000 kowannen su tare da gabatar da wadanda za su karbi belinsu.
Idowu ya ce dole wadanda za su karbi belinsu su kasance ma'aikatan gwamnati da kuma mutumin da ke da aiki kwakwara.
Ya dage cigaba da sauraron karar zuwa ranar 15 ga watan Yuli kamar yadda kamfanin dillancin labarai NAN ta ruwaito.
SOURCE LEGIT. NG
Monday

Yanzu-yanzu: Gobara a babban filin jirgin sama (Bidiyo)
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa gobara ya tashi a babban filin jirgin saman jihar Imo inda fasinjoji suke neman mafaka.
DUBA WANNAN :- Yadda farfelar jirgin sojin sama ta hallaka babban soja mai suna Umar.
SOURCE LEGIT. NG
Top3
DUBA WANNAN :- Yadda farfelar jirgin sojin sama ta hallaka babban soja mai suna Umar.
SOURCE LEGIT. NG
Sunday

Yadda farfelar jirgin sojin sama ta hallaka babban soja mai suna Umar
Dakarun sojin sama dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Borno sun yi babban rashi bayan fankar jirginsu na yaki mai saukar ungulu tayi sanadiyar mutuwar wani babban jami'in soja mai mukamin 'air chief marsahal' da aka bayyana sunasa a matsayin Umar.
Wani daga cikin matuka jirgin da abin ya faru a kan idonsa ya shaidawa jaridar TheCable cewar lamarin ya faru ne a garin Bama a yammacin ranar Asabar.
Hakan ta faru ne bayan jirgin ya samu matsala.
Top3
Marigayin, wanda ya kasance daya daga cikin matuka jirgin, ya fita ne domin dauko jakarsa, amma yayin da yake wuce wa ta jikin fankar jirgin sai ta fille masa kai, kuma nan take ya fadi matacce.
DUBA WANNAN: Bayan matsin lamba, Buhari ya yi magana a kan matsalar tsaro a Zamfara.
Wannan iftila'i ya afka wa marigayin da misalin karfe 4:00 na yammacin ranar Asabar.
Majiyar ta kara da cewa tuni aka sanar da iyalin marigayin, sannan ya kara da cewa ana shirin binne gawar sa.
Yadda farfelar jirgin sojin sama ta hallaka babban soja mai suna Umar Read more: https://hausa.legit.ng/1231956-yadda-farfelar-jirgin-sojin-sama-ta-hallaka-babban-soja-mai-suna-umar.html
Wani daga cikin matuka jirgin da abin ya faru a kan idonsa ya shaidawa jaridar TheCable cewar lamarin ya faru ne a garin Bama a yammacin ranar Asabar.
Hakan ta faru ne bayan jirgin ya samu matsala.
Top3
Marigayin, wanda ya kasance daya daga cikin matuka jirgin, ya fita ne domin dauko jakarsa, amma yayin da yake wuce wa ta jikin fankar jirgin sai ta fille masa kai, kuma nan take ya fadi matacce.
DUBA WANNAN: Bayan matsin lamba, Buhari ya yi magana a kan matsalar tsaro a Zamfara.
" Nan take farfelar jirgin dake aiki ta fille masa kai. Mun samu nasarar tashin jirgin, mun kuma mayar da shi sansanin mu. Babu alamar lalacewa a jikin fankar jirgin ," a cewar majiyar.
Wannan iftila'i ya afka wa marigayin da misalin karfe 4:00 na yammacin ranar Asabar.
Majiyar ta kara da cewa tuni aka sanar da iyalin marigayin, sannan ya kara da cewa ana shirin binne gawar sa.
Yadda farfelar jirgin sojin sama ta hallaka babban soja mai suna Umar Read more: https://hausa.legit.ng/1231956-yadda-farfelar-jirgin-sojin-sama-ta-hallaka-babban-soja-mai-suna-umar.html
Saturday

Hatsarin Mota: Masu Zuwa Shan Maganin Bindiga Zamfara 19 Sun Mutu A Hanya
Shan maganin Bindiga da alumar ke tatururuwa zuwa kauran Tsauni da ke gundumar ‘Yan Kuzo a karamar hukumar Tsafe jihar zamfara ya yi sanadiyar mutuwar mutum goma sha tara,talatin da takwas kum sun samu munan raunuka, Mutanen dai sun fito ne daga karamar hukumar Rafi cikin jihar Neja.Wannan hadarin ya auku ne a Daudawa cikin karamar hukumar Faskari jihar Katsina.
Kwamadan Hukuma Kare hadura ta kasa na Shiyar Funtuwa, Joshua Bulus Ako ya tabbar da afkuwar wannan hadari tare da mutuwar mutum goma sha tara, kuma mutum talatin da takwas na kwance a Asibitin karamar hukumar Funtuwa.
DUBA KUMA
Top3
Kwamanda Joshua Bulus ya kara da cewa ‘ Hadirin ya faru ne da misalin karfe bakwai na safiyar jiya Juma’a, a Daudawa cikin karamar hukumar Faskari mai nisan kilomita goma sha biyar tsakanin garin da karamar hukumar Funtuwa. Ya ce, sun isa wajen hadarin jim kadan da farwarsa, suka kuma dauko masu raunika zuwa Asibitin Funtuwa.
DUBA WANNAN : Buba Galadima ya bayyana irin dangantakar da ke tsakanin 'yarshi da shugaba Buhari.
Kamar Yadda bayani ya nuna Hadarin ya faru ne sakamakon baccin da dareban ke yi tare da gudu babu kaukautawa. Mortar kirar Mitsubishi Kanta mai lamba, DK 654 ZP na dauke da mutum sitin a cikinta yayin da ta yi wannan mummunan hadarin, in ji Joshua.
Hatsarin Mota: Masu Zuwa Shan Maganin Bindiga Zamfara 19 Sun Mutu A Hanya
Read More at: https://hausa.leadership.ng/2019/04/06/hatsarin-mota-masu-zuwa-shan-maganin-bindiga-zamfara-19-sun-mutu-a-hanya/
Kwamadan Hukuma Kare hadura ta kasa na Shiyar Funtuwa, Joshua Bulus Ako ya tabbar da afkuwar wannan hadari tare da mutuwar mutum goma sha tara, kuma mutum talatin da takwas na kwance a Asibitin karamar hukumar Funtuwa.
DUBA KUMA
Top3
Kwamanda Joshua Bulus ya kara da cewa ‘ Hadirin ya faru ne da misalin karfe bakwai na safiyar jiya Juma’a, a Daudawa cikin karamar hukumar Faskari mai nisan kilomita goma sha biyar tsakanin garin da karamar hukumar Funtuwa. Ya ce, sun isa wajen hadarin jim kadan da farwarsa, suka kuma dauko masu raunika zuwa Asibitin Funtuwa.
DUBA WANNAN : Buba Galadima ya bayyana irin dangantakar da ke tsakanin 'yarshi da shugaba Buhari.
Kamar Yadda bayani ya nuna Hadarin ya faru ne sakamakon baccin da dareban ke yi tare da gudu babu kaukautawa. Mortar kirar Mitsubishi Kanta mai lamba, DK 654 ZP na dauke da mutum sitin a cikinta yayin da ta yi wannan mummunan hadarin, in ji Joshua.
Haka kuma ya nuna matkar damuwarsa bisa yadda ake cunkusa al’umma cikin mota, wanda ke sanadiyar mutuwar mutane da dama. Saboda haka sai kara kira ga jama’a das u guji yin haka domin tsira da rayuwarsu, sannan kuma ya gargadi direbobi das u ci gaba da tafiya cikin nutsuwa.
Tuni dai Shugaba karamar hukumar Funtuwa, Malam Lawal Sani Funtuwa ya dau nauyin maganin masu raunuka da kuma mai da Gawarwakin garuruwansu. Daya daga cikin wadanda wannan hadarin ya rutsa da shi Kuma yanzu haka ya Asibitin Funtuwa kwance, mai suna Buhari Usman Gani, ya bayyana wa wakilinmu cewa ‘ Sun fito ne daga karamar hukumar Rafi cikin jihar Neja kuma dukkansu ‘yan kungiyar sa-kai ne Yanzu haka dai jama’a ke tatururuwa zuwa wajen amsar maganin Bindigar musamman ‘yan kungiyar sa-kai daga sasan Arewacin kasar nan don kare kai daga harin’yan bindiga da ke cin karensu babu babaka a jahar Zamfara da Katsina da Kaduna da Sakkwato da kuma Neja.
Hatsarin Mota: Masu Zuwa Shan Maganin Bindiga Zamfara 19 Sun Mutu A Hanya
Read More at: https://hausa.leadership.ng/2019/04/06/hatsarin-mota-masu-zuwa-shan-maganin-bindiga-zamfara-19-sun-mutu-a-hanya/
Thursday

Yadda ‘Tramol da Kodin suka halaka daliban jami’a su uku
An samu wasu daliban Jami’ar Fasaha ta Owerri da ke Jihar Imo, su uku a mace a dakin otal din su, bayan sun garwaya kwayoyin kodin da ruwan maganin taramol sun nuske.
Jaridar premiumtimes Hausa ta rawaito cewar An kuma tabbatar da cewa har ma da ruwan barasar nan mai karfin bugarwa mai suna Vodka suka hada su ka sha, kafin mutuwar ta riske su a buge.
An samu dalibi na hudu a buge, kuma a sume, inda aka garzaya da shi asibiti, domin a ceci ran sa.
An samu gawarwakin daliban ne a gidan kwanan dalibai na Sunshine Castle Hostel, Umuchima, da ke kusa da jami’ar da su ke karatu.
DUBA KUMA
Top3
Wani ganau ya shaida cewa biyu daga cikin mamatan a nan take suka mutu, yayin da wadda ita kadai ce mace a cikin su, da kuma wani namiji, su kuma an same su kwance sumammu, ba su san inda su ke ba.
An garzaya da su asibitin Gwamnatin Tarayya na Owerri, inda aka kwantar da su a bangaren kula da wadanda ke kan gargarar mutuwa.
Bayan an kwantar da su ne namiji daya ya mutu, duk da cewa likitoci sun yi iyakar kokarin ganin sun ceci ransa, amma ba su yi nasara ba.
KARANTA KUMA : Hotuna : Yadda gwamna elrufai ya fatattaki masu garkuwa da mutane a hanyar Abuja
KARANTA KUMA : Hotuna : Yadda gwamna elrufai ya fatattaki masu garkuwa da mutane a hanyar Abuja
Wannan al’amari da ya faru ya sa daliban da ke cikin gidan dukkan su sun gudu daga gidan, yayin da ’yan sanda suka damke mai kula da gidan kwanan daliban.
Kakakin jami’ar, Uche Nwaelue, ya ce har zuwa yanzu ba su kai ga tantance ko mamatan daliban jami’ar ba ne ko ba su ba ne.
Shi kuma kakakin ‘yan sanda Orlando Ikeokwu, ya ce sun samu labarin ne da rahoton mai kula da gidan, inda daga nan su ka garzaya, kuma suka same su su hudu a tsirara, kuma sumammu.
Ya ce sun garzaya da su asibiti, inda aka tabbatar musu da mutuwar uku daga cikin su.
Ikeokwu ya ce an samu taramol da tabar wiwi a tare da su.
Subscribe to:
Posts (Atom)









