Wani ma'abocin amfani da dandalin sada zumunta ya yada labarin wata mata da ta kashe mijinta sannan ta saka wa gawarsa wuta bayan sun yi wani kazamin fada.
na Facebook
A cewar wanda ya yada labarin, lamarin ya faru ne a jihar Bayelsa, sannan ya kara da cewa lamarin ya jawo hankalin makwabtan ma'auratan wadanda suka kira 'yan sanda. Ya kara da cewa, jami'an 'yan sanda sun zo sun dauki gawar mijin sannan sun tafi da matar.
Ko a kwanakin baya wata Mata ta yi yunkurin Kashe Mijinta Ta Hanyar Burma Masa Wuka A Ciki Saboda Zai Yi Mata Kishiya Ana zargin wata mata mai suna Amina Banaga Maru dake garin Gusau babban birnin jihar Zamfara da niyar hallaka mijinta ta hanyar soka masa wuka a ciki har sau uku.
Lamarin wanda ya auku a RANAR Litinin, 24 ga watan Yuni, bincike ya nuna cewa matar ta yi niyar halaka mijin nata ne saboda tsantsar kishi. Bayanan da muka samu sun tabbatar mana da cewa ana zargin Amina ta yi wa mijin nata wannan danyen aikin ne saboda niyyar da yake da ita na yi mata kishiya.
na Facebook
A cewar wanda ya yada labarin, lamarin ya faru ne a jihar Bayelsa, sannan ya kara da cewa lamarin ya jawo hankalin makwabtan ma'auratan wadanda suka kira 'yan sanda. Ya kara da cewa, jami'an 'yan sanda sun zo sun dauki gawar mijin sannan sun tafi da matar.
Ko a kwanakin baya wata Mata ta yi yunkurin Kashe Mijinta Ta Hanyar Burma Masa Wuka A Ciki Saboda Zai Yi Mata Kishiya Ana zargin wata mata mai suna Amina Banaga Maru dake garin Gusau babban birnin jihar Zamfara da niyar hallaka mijinta ta hanyar soka masa wuka a ciki har sau uku.
Lamarin wanda ya auku a RANAR Litinin, 24 ga watan Yuni, bincike ya nuna cewa matar ta yi niyar halaka mijin nata ne saboda tsantsar kishi. Bayanan da muka samu sun tabbatar mana da cewa ana zargin Amina ta yi wa mijin nata wannan danyen aikin ne saboda niyyar da yake da ita na yi mata kishiya.
GA BIDIYON NAN KASA
No comments:
Write Comments