The Nation ta ruwaito cewa lauyan ta tabbatar da cewa Onnoghen ya yi murabus a ranar Alhamis 4 ga watan Afrilu.
Awomolo ya ce ya yi magana da Alkalin alkalan na Najeriya da aka dakatar kuma ya fada masa cewa ya yi murabus din ne saboda kare martabar bangaren shari'a.
DUBA KUMA
Top3
DUBA WANNAN: Jerin sunayen sojojin Najeriya da ISWA ta hallaka.
KARANTA KUMA : Yadda ‘Tramol da Kodin suka halaka daliban jami’a su uku
Awomolo ya ce ya yi magana da Alkalin alkalan na Najeriya da aka dakatar kuma ya fada masa cewa ya yi murabus din ne saboda kare martabar bangaren shari'a.
DUBA KUMA
Top3
DUBA WANNAN: Jerin sunayen sojojin Najeriya da ISWA ta hallaka.
Ya ce: "Yanzu na yi magana da shi. Ya tabbatar min da cewa ya yi murabus a jiya.
"Ya ce ya yi murabus ne saboda kare martabar bangaren shari'a."
KARANTA KUMA : Yadda ‘Tramol da Kodin suka halaka daliban jami’a su uku
No comments:
Write Comments