Tambayoyi Hudu Da Dan Aljanna Ne Kadai Zai iya bada Amsarsu

Sheikh Isa Ali Pantami
Annabi (SAW) Ya ce idan mutum ya mutu, Mala’iku biyu za su zo masa sannan su masa tambayoyi hudu a kabarinsa.
Wadannan
Tambayoyi Sune:
Sheikh Isa Ali Pantami
Annabi (SAW) Ya ce idan mutum ya mutu, Mala’iku biyu za su zo masa sannan su masa tambayoyi hudu a kabarinsa.
Wadannan
Tambayoyi Sune:
- 1 Waye Mahaliccinka?
Amsa: ALLAH.
2 Menene addininka?
Amsa: Addini na shine Musulunci
3 Me za ka ce akan wannan da
aka aiko muku?
Amsa: Muhammad, kuma Manzon Allah
4 Menene ilminka?
Amsa: Na karanta littafin Allah,
kuma na yi Imani da shi.
Annabi Muhd (SAW) Ya ce duk wanda ya amsa ko ta amsa tambayoyin nan dai dai a kabari, za a rubuta sunansa/ta a cikin “ILLIYUN”. Wanda shine rejista ta sunayen ‘yan Aljannah.
(Abu Daud, 4753; Ahmad, 18063; Saheehul Jamiy, 1676).
Amsa: Addini na shine Musulunci
aka aiko muku?
Amsa: Muhammad, kuma Manzon Allah
Amsa: Na karanta littafin Allah,
kuma na yi Imani da shi.
Annabi Muhd (SAW) Ya ce duk wanda ya amsa ko ta amsa tambayoyin nan dai dai a kabari, za a rubuta sunansa/ta a cikin “ILLIYUN”. Wanda shine rejista ta sunayen ‘yan Aljannah.
(Abu Daud, 4753; Ahmad, 18063; Saheehul Jamiy, 1676).
No comments:
Write Comments