MARTANI ZUWAGA RABIU MUSA KWANKWASO AKAN MAGANAR DA YAYI GA MALAMAI MAGADA ANNABAWA.
Rabiu kwankwaso
Abdullahi Musa ya bayyana cewa su daliban Addini baza su yarda da irin wannan maganganun cin mutunci da kwankwaso yake furtawa ba, inda ya kira kwankwaso kangaarren dan siyasa, kamar yadda zakuji acikin wannan Audio.Sannan yace kamar yadda kwankwaso yace yana ganin malaman tsirara to suma haka suke kallon sa.
Ya fadawa kwankwaso cewa malaman Addini suna da tacewa akan siyasar.zakuji sauran martanin nashi acikin wannan audio.
OR
DOWNLOAD NOW
No comments:
Write Comments